in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta tura dakarun wanzar da zaman lafiya Mali
2016-05-19 19:26:44 cri

Wata tawagar dakarun wanzar da zaman lafiya mai kunshe da jami'ai 195, ta tashi daga kasar Sin zuwa kasar Mali a jiya Laraba, domin fara ayyukan wanzar da zaman kafiya karkashin tawagar MDD.

Wannan tawaga dai ita ce ta 4 da Sin ta tura. Bayan isar ragowar 'yan tawagar a ranar 26 ga wata, jimillar jami'an na Sin za su kai 395, wadanda kuma da isar su za ta maye gurbin tawaga ta uku.

Tawagar dai ta hada da injiniyoyi, da dakarun tsaro da kuma jami'an lafiya, za kuma su kasance a kasar ta Mali tsawon shekara guda.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China