in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Gwamnatin Sin ta gabatar da takardar ta ta farko kan kasashen Larabawa
2016-01-13 20:45:54 cri
A yau Laraba 13 ga wata ne gwamnatin kasar Sin, a karo na farko ta gabatar da takardar manufofi kan kasashen Larabawa.

Bayanan dake kunshe cikin takardar sun waiwayi tare da tattara fasahohin da aka samu, wajen raya dangantaka tsakanin Sin da kasashen Larabawa, tare da bayyana ka'idar bunkasa dangantaka tsakanin sassan biyu, sa'an nan ta tsara fasalin hadin gwiwa irin na cimma moriyar juna tsakaninsu, da kuma nanata burin gwamnatin kasar na ganin an tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta tsakiya, a kokarin sa kaimi ga daukaka dangantaka tsakanin Sin da kasashen Larabawa zuwa wani sabon mataki.(Fatima)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China