in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin ya ba da lambobin tunawa da ranar cika shekaru 70 da cimma nasarar yakin kin harin Japan
2015-09-02 14:07:06 cri

A yau Laraba ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya ba da lambobin tunawa da ranar cika shekaru 70 da cimma nasarar yakin kin harin Japan ga wasu tsoffin sojoji, da hafsan-hafsoshi, da kuma kawayen kasar Sin na ketare, wadanda suka shiga yakin kin harin Japan da kuma iyalansu. Shugaba Xi ya kuma gabatar da jawabi a yayin wannan biki da ya gudana a babban dakin taron jama'ar kasar Sin. (Lami)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China