in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Masar ta kai hari kan sansanonin kungiyar IS dake Libya
2015-02-16 20:13:21 cri
A safiyar ranar Litinin 16 ga wata, rundunar sojan ikasar Masar ta sanar da cewa, a wannan rana Kasar ta kai harin jirgin sama kan sansanonin wani sansanin kungiyar IS dake Libya da niyyar tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a Masar, tare da yanke hukunci ga kungiyar ta'addanci da 'yan ta'adda, wadanda suka gudanar da danyun ayyuka a Masar da kasashen waje.

Bayan haka, sanarwar ta kara da cewa, an kai wannan hari ne a kan sansanin sansanoni da wuraren horaswa da dakin gidan adana makamai na kungiyar IS da ke Libya. An ce, an sami babbar nasara a wannan karo, kuma sojojin saman da suka gudanar da wannan aiki tuni suka koma gida.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China