150214murtala.m4a
|
Wasu majiyoyi a tarayyar Najeriya sun ce, yau ranar Asabar 14 ga wata, kungiyar Boko Haram ta kai wani hari a birnin Gombe dake arewa maso gabashin kasar Nijeriya, bayan mako daya da hukumar tsaron kasar ta yi alkawarin kawon karshen ayyukan mayakan kungiyar Boko Haram a yammacin Afirka gaba daya. Wakilimmu a tarayyar Najeriya, Zhang Weiwei wato Murtala ya yi hira tare da wani mazauni a birnin Gombe mai suna Muhammed Idi Gargajiga kan wannan hari ta wayar tarho, ga yadda kirar tasu ta kasance…