Yanzu babban zaben da za a shirya a tarayyar Najeriya tana jawo hankalin duk duniya. Wakilinmu Murtala da ke Abuja ya samu damar da yin hira tare da Nick Dazang, mukaddashin darakta mai yada labarai na hukumar zabe mai zaman kanta na Najeriya wato INEC, inda Mr. Nick ya yi bayani kan ayyukan da hukumar INEC ke gudanarwa don tabbatar da an yi zaben cikin adalci da lumana, da kuma yadda za a magane tashe-tashen hankali a lokacin zaben. To yanzu ga cikakkiyar hirar a tsakanin Nick Dazang da wakilinmu Murtala.