in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
MDD ta ba da lambar yabo na zaman lafiya ga jami'an tsaro na kiyaye zaman lafiya na Sin a Liberiya
2015-01-21 20:19:44 cri
A jiya Talata 20 ga wata, a madadin MDD, tawagar musamman ta MDD a Liberiya ta ba da lambobin yabo na zaman lafiya ga jami'an tsaro na kiyaye zaman lafiya na Sin a kasar 140, domin yaba musu a kokarin su wajen ba da babbar gudummawa a ayyukan tabbatar da zaman lafiya.

A watan Yuni na bara, tun bayan da wadannan jami'an tsaro na Sin a Liberiya sun shiga yankin ayyuka da MDD ta kebe, sun kammala ayyukansu lami lafiya irin na yin sintiri, da bincike da sauransu, a saboda haka, suka samu yabo sosai daga wajen ofishin jakadancin Sin a Liberiya da mazauna wurin.(Fatima)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China