Shugaban kasar Sin ya fara ziyara a kasar New Zealand
2014-11-19 20:18:01
cri
A yammacin yau Laraba ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya isa kasar New Zealand don fara ziyarar aikinsa ta farko a kasar tun lokacin da ya zama shugaban kasar Sin a shekarar da ta gabata. (Ibrahim)