in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi Jinping ya yi jawabi a majalisar dokokin kasar Australia
2014-11-17 15:59:27 cri

A ranar Litinin 17 ga wata a majalisar dokokin kasar Australia, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi jawabi mai taken "yin kokari tare don cimma burin Sin da Australia da samun zaman lafiya da wadata a kasashen biyu", inda ya gabatar da hanyar raya kasar Sin cikin lumana da manufofin raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen yankin Asiya da tekun Pasific.

A cikin jawabinsa, Xi Jinping ya yi nuni da cewa, kasar Sin ta tsaya tsayin daka kan samun bunkasuwa cikin lumana. Bugu da kari Sin ta tsaya tsayin daka kan manufar samun bunkasuwa tare. Sannan kuma kasar Sin tana kokarin sa kaimi ga yin hadin gwiwa a tsakaninta da yankin Asiya da tekun Pasific. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China