in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Rukunin likitocin Sin a Saliyo ya fara samar da jiyya ga wadanda suka kamu da cutar Ebola
2014-10-03 17:09:20 cri
A ranar Laraba 1 ga wata, an fara amfani da cibiyar da ke nazari kankarbar wadanda ake zaton sunsuka kamu da cutar Ebola ta asibitin sada zumunci tsakanin Sin da Saliyo dake yankin birnin Freetown, hedkwatar kasar ta Saliyo.

A wannan rana kuma, likitocin Sin sun ba da jiyya ga sun karbi mutane 7 da suka ake zaton sun kamu da cutar Ebola .

Wannan rukuni yana kunshe da likitoci 30, kuma babban aikinsu shi ne tabbatar da aikin cibiyar kan wadanda suka kamu da cutar Ebola. Bayan da rukunin ya isa Saliyo a ranar 17 ga watan Satumba, ya kyautata gyara asibitin zuwa wurin dake iya ba da jiyya ga wadanda suka kamu da cutar dake yaduwa cikin sauri.(Fatima)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China