in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ba sani ba sabo game da batun yaki da cin hanci, in ji Firaministan kasar Sin
2014-03-13 12:16:11 cri

Firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya ce kasar sa ba za ta aminci duk wata dabi'a, da ta danganci cin hanci da rashawa tsakanin jami'an gwamnati ba.

Mr. Li ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labaru da ya yi a yau Alhamis, jim kadan da rufe taro karo na biyu, na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin na 12.

Firaministan kasar ta Sin ya kara da cewa, Sin kasa ce dake martaba doka da oda, don haka dukkanin wanda ya karya doka, zai fuskanci hukunci komai kuwa matsayin sa a gwamnatance. Li ya jaddada cewa dukkanin al'ummar Sinawa matsayin su guda a gaban shari'a. (Saminu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China