A kwanakin baya Madam Aissata Cisse Haidara ta kira wani taron magoya bayanta, inda ta bayyana cewa, yanzu abin dake gaban kome shi ne farfado da kasar Mali, musamman ma yankin arewa. Amma a sa'i daya, dole ne a kula da jam'iyyu daban daban dake kudancin kasar, a kokarin tabbatar da hadin kan kasar baki daya. (Fatima)