in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kamata ya yi bangarori daban daban su magance tsanantar da halin yankin Koriya, a cewar kakakin ma'aikatar harkokin waje ta Sin
2013-04-11 20:04:07 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin Hong Lei ya bayyana a gun taron manema labaru a ranar 11 ga wata cewa, kasar Sin na kira ga bangarori daban daban da batun yankin Koriya ya shafa da su bi bukatun kasa da kasa da magance daukar matakan tsanantar da halin da ake ciki a yankin.

Mr Hong Lei ya ce, ya kamata a yi kokarin sake bude shawarwari a tsakanin bangarori shida da kara yin mu'amala da juna don sa kaimi ga cimma burin hana amfani da makaman nukiliya a yankin Koriya da kuma samun zaman lafiya a yankin har ma a yankin arewa maso gabashin nahiyar Asiya. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China