Sin da Nicaragua sun maido da huldar jakadancinsu
2021-12-10 11:14:00 CRI
Kasashen Sin da Nicaragua sun sanya hannu kan sanarwar hadin gwiwa tsakanin jamhuriyar jama’ar kasar Sin da jamhuriyar Nicaragua game da sake maido da huldar diflomasiyyarsu a Tianjin a ranar 10 ga watan Oktoba. Bangarorin biyu sun yanke shawarar amincewa da juna tare da maido da huldar diflomasiyyar dake tsakaninsu a matakin jakadanci tun daga ranar da suka sanya hannu kan sanarwar a hukumance. (Ahmad Fagam)