logo

HAUSA

Masana sun bada ra’ayoyi kan tattalin arzikin kasar Sin da bada ilmi da sauransu

2021-12-04 20:35:20 CRI

Masana sun bada ra’ayoyi kan tattalin arzikin kasar Sin da bada ilmi da sauransu_fororder_1204-01

Masana sun bada ra’ayoyi kan tattalin arzikin kasar Sin da bada ilmi da sauransu_fororder_1204-02

Masana sun bada ra’ayoyi kan tattalin arzikin kasar Sin da bada ilmi da sauransu_fororder_1204-04

Masana sun bada ra’ayoyi kan tattalin arzikin kasar Sin da bada ilmi da sauransu_fororder_1204-03

Daga ranar 1 zuwa 4 ga watan nan, an yi taron kasa da kasa game da “Fahimtar Kasar Sin” na shekara ta 2021, mai taken “Daga ina aka fito, ina kuma aka dosa—— Sauye-sauyen duniya a shekaru 100 na kasar Sin, gami da jam’iyyar kwaminis ta kasar” a birnin Guangzhou dake kudancin kasar Sin.

Masanan da suka halarci taron sun tattauna da wakilan babban gidan rediyo da telebiji na kasar Sin wato CMG, inda suka bayyana ra’ayoyinsu kan tattalin arziki da tsarin ilimi na Sin, da sauransu.