logo

HAUSA

An yi harbi a wata makaranta dake birnin Kazan na kasar Rasha

2021-05-12 09:41:27 CRI

An yi harbi a wata makaranta dake birnin Kazan na kasar Rasha_fororder_0512-1

An yi harbi a wata makaranta dake birnin Kazan na kasar Rasha_fororder_0512-2

An yi harbi a wata makaranta dake birnin Kazan na kasar Rasha_fororder_0512-3

An yi harbi a wata makaranta dake birnin Kazan na kasar Rasha_fororder_0512-4

An yi harbi a wata makaranta dake birnin Kazan na kasar Rasha_fororder_0512-5

Bisa labarin da aka bayar, an yi harbi a wata makaranta dake birnin Kazan na kasar Rasha. Ya zuwa yanzu, lamarin ya haddasa mutuwar mutane 8 tare da raunata mutane kimanin 20. A halin yanzu, an shiga yanayin yaki da ta'addanci a birnin, da daukar matakan kiyaye tsaro a dukkan cibiyoyin bada ilmi na birnin.