logo

HAUSA

Ni'ima Umar

2019-05-07 15:56:57 CRI

Ni'ima Umar

Masu sauraro, yau shirin In ba ku ba gida na farin cikin gabatar muku wata bakuwa daga jihar Sokoto ta tarayyar Najeriya, wato Hajiya Ni'ima, wadda take aiki a nan kasar Sin yanzu.

A cikin hirar abokiyar aikinmu Fa'iza Mustapha da Hajiya A'ishatu, ta bayyana yadda take aiki a nan birnin Beijing, a matsayinta na wata mai sanya murya ga wasannin kwaikwayo na talibijin na Sin, da ra'ayinta kan harkokin mata a Sin, da ma rawar da mata ke takawa yayin da ake kokarin neman ci gaban dan Adam.(Kande Gao)