logo

HAUSA

Dan kasar Sin da aka ba shi sarauta a Nijeriya

2019-05-07 07:04:47 CRI



A kwanan baya, an gudanar da bikin karramawa a majalisar masarautar Jiwa da ke Abuja, babban birnin tarayyar Nijeriya, inda aka ba wani dan kasar Sin sarautar "wakilin ayyuka", saboda gudummawar da ya bayar a fannin inganta hadin gwiwar moriyar juna a tsakanin kasar Sin da Nijeriya da ma raya unguwannin wurin.

A biyo mu cikin shirin, domin jin karin haske. (Lubabatu)