![]() |
|
2020-05-04 10:42:58 cri |
Lamarin dai ya faru ne a kauyen Hadar a arewacin kasar dake lardin Quneitra, a cewar rahoton.
Rahotanni sun ce abubuwan fashewar wasu ne daga cikin tarkacen kayayyakin da mayakan 'yan tawaye suka bari a wajen wadanda a lokacin baya suke rike da ikon yankin kafin daga bisani aka yi galaba kansu.
Gwamman mutane ne aka kashe ko kuma aka raunata a makamantan hare haren ababen fashewa a yankunan wadanda a baya suke karkashin ikon mayakan 'yan tawayen kasar.(Ahmad)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China