![]() |
|
2020-03-13 10:24:41 cri |
Wani kwararren kan fannin hanyoyin numfashi na kasar Sin, ya bayyana cewa, idan har kasashe da dama na duniya suka dauki managartan matakai kamar yadda kasar Sin ta yi, za a shawo kan cutar nan zuwa watan Yuni.
Bayanai na nuna cewa, a nan kasar Sin, ana ci gaba da samun raguwar sabbin mutane dake kamuwa da cutar, kuma baki dayan yanayin annobar na raguwa matuka.(Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China