Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Sin za ta kaddamar da jerin matakan bunkasa tattalin arzikin kasar
2020-02-19 11:09:20        cri
Gwamnatin kasar Sin zata aiwatar da shirin bunkasa ayyukan gona a lokacin bazara kana zata dauki kwararan matakai wadanda zasu bunkasa harkokin kasuwanci da samar da guraben ayyukan yi, wadanda suka kunshi shirin saukakawa ko kuma janye kudaden inshorar wadanda masu samar da guraben ayyuka ke tarawa da kuma dakatar da biyan kudade ga asusun samar da gidaje, a kokarin bunkasa tattalin arzikin kasar.

An dauki wadannan matakai ne a lokacin taron majalisar gudanarwar kasar Sin wanda firaminista Li Keqiang ya jagoranta a ranar Talata. (Bilkisu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China