Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Sin da Indiya za su kara hadin kansu cikin harkokin kasa da kasa da na shiyya-shiyya
2019-10-12 20:28:07        cri

Yau Asabar, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da firaministan kasar Indiya Narendra Modi a Chennai, inda bangarorin biyu suka nanata wajibcin kara hadin kansu kan harkokin kasa da kasa da na shiyya-shiyya don tinkarar kalubalen duniya cikin hadin kai da kiyaye halaltatun muradun kasashe masu tasowa. (Amina Xu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China