Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Kafofin watsa labaran Indiya sun mai da hankali kan ziyarar Xi a kasarsu
2019-10-12 15:10:43        cri

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya fara ziyarar aiki a birnin Chennai na kasar Indiya jiya Jumma'a, domin halartar taron ganawar shugabannin kasashen Sin da Indiya karo na biyu.

Kuma ziyarar shugaba Xi a kasar Indiya ya jan hankalin kafofin watsa labaran kasar matuka, inda gidajen talabijin da dama na kasar suka watsa labarai kai tsaye game da ziyarar. (Maryam)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China