in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Taron G20 a birnin Hangzhou karo na 11 yana jan hankalina sosai
2016-09-03 11:17:13 cri

Taron kasashe mawadata na duniya(taron kasashen G20) wanda za a fara a birnin Hangzhou na kasar Sin yana jan hankalina kana taron ya zo a dadai lokacin da kasashen duniya ke fuskantar matsalar koma-bayan tattalin arziki masamman ma kasashenmu na Afirka masu tasowa. Muna fata taron na birnin Hangzhou zai bada muhimminci ga lalibo hanyoyin da za su taimaka wajen magance matsalar tattalin arziki duniya.

Daga Alhaji Ali kiraji Gashua.

Labarai masu Nasaba
Ga wasu
v Taron G20 a birnin Hangzhou karo na 11 yana jan hankalina sosai 2016-09-03 11:17:13
v Gaisuwa! 2016-08-15 13:47:29
v Fatan alheri tare da godiya 2016-08-15 13:43:13
v Amsoshin wasikunku 75 2016-08-15 07:15:07
v Amsoshin wasikunku 74 2016-08-08 07:57:34
v Amsoshin wasikunku 73 2016-07-21 17:30:02
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China