A jawabin da ya yi yau, a wajen taron kolin hadin-gwiwar kasa da kasa kan shawarar ziri daya da hanya daya karo na biyu, shugaba Xi Jinping ya ce ya kamata dukkan kasashe su samar da yanayi mai kyau gare su, domin su gudanar da harkokinsu na musaya tsakanin kasa da kasa da kuma hadin gwiwa yadda ya kamata. (Fa'iza Mustapha)