in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi ya bukaci hukumomin kula da harkokin jama'a da su gudanar da ayyukansu yadda ya kamata
2019-04-02 20:13:42 cri

Shugaba Xi Jinping na kasar Sin, ya bukaci hukumomin kula da harkokin jama'a, da su mayar da hankali kan aikin yaki da fatara, kungiyoyin musamman da batutuwan da suka shafi jama'a, ta yadda za su gudanar da ayyukansu yadda ya kamata.

Xi, wanda har ila shi ne babban sakataren kwamitin koli na JKS kana shugaban askawarar kasar, ya bayyana hakan ne, cikin wani umarni da aka karanta a taron harkokin jama'a na kasa da aka gudanar yau Talata a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China