Ministocin wajen kasashen Sin da Rasha da India sun gana a Wuzhen
Mamban majalisar gurdarwar kasar Sin, kuma ministan harkokin wajen kasar, Wang Yi, da ministan wajen kasar Rasha Sergei Lavrov, da takwaransu na kasar India Sushma Swaraj, sun gana a yau Laraba, a Wuzhen dake lardin Zhejiang na kasar Sin, yayin taron ministocin harkokin wajen kasashen karo na 16. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku