in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Za a yi taron tattauna harkokin cinikayya tsakanin manyan jami'an Sin da na Amurka a tsakanin ranekun 14 da 15 ga watan Fabrairu a Beijing
2019-02-09 19:49:55 cri
Daga ranar 14 zuwa ta 15 ga wata, wakilin ofishin siyasa na kwamitin tsakiyar JKS, mataimakin firaministan kasar Sin, kana wakilin Sin dake kula da shawarwari tsakanin Sin da Amurka kan harkokin tattalin arziki, Liu He zai yi wani sabon zagayen tattaunawa da wakilin ciniki na kasar Amurka Robert Lighthizer da ministan harkokin kudin Amurka Steven Mnuchin, kan harkokin tattalin arziki da ciniki dake tsakanin kasashen biyu. (Maryam)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China