Bayanin hakan ya fito ne daga bakin kakaki kuma Jami'in hulda da Jama'a na hukumar kashe gobara ta Jahar Kano Malam sa'idu Muhammad Ibrahim PRO a lokacin da ya ke yiwa manaima labarai Jawabi a kan alkalma na mutane da suka rasu da kuma adadin dukiyar data salwanta da wacce aka tserar a shekarar data gabata ta 2018. Inda ya ce a wannan shekarar ansamu rasa rayukar mutane har 149. (Labarin da aka samu daga jaridar Leadership)