in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wang Yi ya gana da mai bada shawara kan harkokin tsaron kasar Indiya
2018-12-24 11:33:10 cri
Memba a majalisar gudanarwar kasar Sin, kana ministan harkokin wajen kasar, Wang Yi, wanda a yanzu haka ke halartar taro karo na farko kan tsarin musanyar al'adu tsakanin manyan jami'an kasashen Sin da Indiya, ya gana da mai bada shawarwari kan harkokin tsaron kasar Indiya, Ajit Kumar Doval a jiya Lahadi.

A yayin ganawar, bangarorin biyu sun yi musanyar ra'ayi game da dangantakar dake tsakanin Sin da Indiya da ma sauran wasu batutuwan kasa da kasa da na shiyya-shiyya da suka jawo hankalinsu. (Murtala Zhang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China