Firaministan kasar Sin ya gana da kantomomin Hongkong da Macao
A yau Litinin, firaministan kasar Sin, Li Keqiang, ya gana da kantoman yankin musamman na Hongkong na kasar Sin Madam Carrie Lam Cheng Yuet-ngor da na yankin musamman na Macao na kasar Sin Fernando Chui Sai On, wadanda suke birnin Beijing domin gabatar da bayani kan ayyukansu. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku