in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Li Keqiang ya sauka birnin Beijing bayan kammala ziyara a Singapore
2018-11-16 20:34:07 cri
Firaministan kasar Sin Li Keqiang ya sauka birnin Beijing a Juma'ar nan, bayan kammala ziyarar aiki da ya gudanar a kasar Singapore.

Yayin ziyarar ta sa, Mr. Li ya halarci taro na 21, na shugabannin Sin da kasashe mambobin kungiyar ASEAN, da kuma taro karo na 21 a tsakanin shugabannin kasashen kungiyar ASEAN da kasashen Sin da Japan, da Koriya ta Kudu. Har ila yau, ya halarci taro karo na 13 na shugabannin kasashen gabashin nahiyar Asiya.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China