in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin na son cimma matsaya tare da sauran bangarori wajen taron G20
2018-11-28 19:06:08 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang, ya furta a yau Laraba a birnin Beijing na kasar Sin cewa, kasar Sin na fatan ganin taron kungiyar kasashe 20 masu karfin tattalin arziki na G20 ya yi amfani, wajen taimakawa tattalin arzikin duniya, ta yadda zai bi hanyar ci gaba mai dorewa da daidaito. Sa'an nan kasar Sin za ta yi kokari tare da sauran bangarorin duniya, don neman cimma matsaya a wajen taron. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China