in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin za ta ci gaba da tafiyar da kudaden ajiyarta bisa yanayi mai karko
2018-10-19 16:36:47 cri

Gwamnan babban bankin kasar Sin Yi Gang, ya ce yanayin darajar kasuwar hannayen jari na kasar ya yi kasa a tarihi, idan aka kwatanta da karfi da ci gaban tattalin arzikin kasar.

Yi Gang ya bayyana hake ne lokacin da yake ganawa da manema labarai game da darajar kasuwar hannayen jarin kasar inda ya ce babban bankin zai ci gaba da tafiyar da kudaden ajiyarsa bisa yanayi mai karko domin inganta yanyain tattalin arziki da samar da kyakkyawan yanayin hada-hadar kudi. (Fa'iza Mustapha)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China