Da yake tabbatar da hakan a Alhamis din nan, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Geng Shuang, ya ce Mr. Zheng, wanda shi ne mataimakin shugaban kwamitin koli na majalissar ba da shawara kan harkokin siyasa na jama'ar kasar Sin, zai halarci bikin rantsuwar ne bisa gayyatar shugaba Keita. (Saminu Alhassan)