Firaministan kasar Sin ya gana da shugaban dandalin tattalin arzikin duniya
2018-09-19 21:02:18
cri
Firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya gana da shugaban dandalin tattalin arzikin duniya Klaus Schwab a birnin Tianjin na kasar Sin, a yau Laraba. (Bello Wang)