Sojojin Masar sun bindige dakaru 52
Jaridar Al-Ahram ta kasar Masar ta wallafa labari a yau Lahadi cewa, a yunkurin da dakarun sojojin kasar ke yi na yakar ayyukan ta'addanci a zirin Sinai, kawo yanzu, sojojin sun samu nasarar hallaka mayakan 'yan ta'adda 52, gami da cafke wasu 49 wadanda ake zarginsu da hannu cikin ayyukan ta'addanci. (Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku