in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Masana sun bukaci kasashen yammacin duniya su shiga a dama dasu a dandalin hadin gwiwa da kasashen Afrika wanda Sin ta kirkira
2018-06-15 16:36:36 cri
Cibiyar nazarin huldar kasa da kasa dake kasar Netherland a cikin wata kasida data gabatar ranar Laraba ta bukaci kasashen yammacin duniya su shiga a dama dasu a taron gamayyar kasa da kasa wanda kasar Sin ta shirya game da hadin gwiwa da kasashen Afrika.

Cikin kasidar mai taken, "Yadda Amurka ta yi hasara: Kasar Sin tana kara samun bunkasar matsayi a Afrika," ance "Kasar Sin tana kara taka muhimmiyar rawa a harkokin tattalin arzikin duniya da kuma cigaba, cikin kasashen har da Afrika" yayin da kuma kasar dake da al'adar bada taimako kamar Amurka a halin yanzu bata da wani kwakkwaran buri akan Afrika kuma matsayin Amurkar yana kara samun koma baya a nahiyar ta Afrika.(Ahmad Fagam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China