Kungiyar Sintenfl, ta ma'aikatan jinya ta kasar ce ta kira yajin aikin, kamar yadda sanarwar da sakatare janar na kungiyar, Afonso Kileba ya fitar, ta bayyana.
Sanarwar ta jadadda cewa, wa'adin yajin aikin zai dogara ne kan lokacin da gwamnati ta biyawa ma'aikatan bukatun da suka gabatar.
Kungiyar Sintenfl, na da jimlar ma'aikatan jinya dake karkashinta guda 6,000 a lardin dake da mazauna kimanin miliyan 7. (Fa'iza Mustapha)