Mahaukaciyar guguwa tafe da ruwan sama ta halaka mutane 49 a Somaliland
2018-06-04 18:55:32
cri
Hukumar kula da harkokin jin kai ta MDD ta sanar a jiya Lahadi da dare cewa, a kalla mutane 49 sun mutu yayin 70 kuma suka bace,bayan da wata mahaukaciyar guguwa mai tafe da ruwan sama kamar da bakin kwarya mai suna Sagar ta haddasa ambaliya a yankin Somaliland.(Ibrahim)