in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Amurka ba za ta cimma burinta ba na tilasta wa Sin watsi da 'yancinta ta hanyar soke gayyatar Sin shiga atisayen sojan Pasific
2018-05-24 19:07:02 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya ce, kasar Sin da na da 'yanci kan tsibiran dake tekun kudancin kasar da ma tsibiran dake kewayen. Kasar Amurka ba za ta cimma burinta ta tilasta wa Sin yin watsi da 'yancinta ta hanyar ayyukan musaya.

Lu ya bayyana haka ne a yayin taron manema labaru da aka shirya a yau Alhamis, game da tambayar da aka yi a cewa, Amurka ta soke gayyatar da ta yiwa Sin na shiga atisayen sojan a yankin Pasific na shekarar 2018 bisa dalilinta na wai Sin ta gudanar da ayyukan soja a tekun kudancin kasar, Lu ya kara da cewa, ko Amurka ta gayyaci kasar Sin shiga atisayen soja ko a'a, ba za ta canza niyyar Sin na tabbatar zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin takun ba. (Bilkisu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China