Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin, Madam Hua Chunying ce ta sanar da hakan a jiya Talata.
Mista Li zai gudanar da wadannan ayyuka ne tsakanin ranekun 6 zuwa 11 ga watan da muke ciki. Zai kai wannan ziyara ne bisa gayyatarsa da shugaban kasar Indonesia Joko Widodo da firaministan kasar Japan Shinzo Abe suka yi. (Bello Wang)