in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tsoma baki da EU ta yi kan Hong Kong da Macao zai bata ran Sinawa
2018-04-25 20:23:15 cri

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya bayyana yau Laraba a nan Beijing cewa, rahotannin da kungiyar Tarayyar Turai wato EU ta fitar kan yankunan musamman na Hong Kong da Macao na kasar Sin, ba su yiwa Sinawa dadi ba ko kadan.

A jiya ne dai, kungiyar EU ta fitar da rahotaninta na shekara-shekara kan yankunan musamman na Hong Kong da Macao na kasar Sin, inda ta tsoma baki cikin harkokin yankunan 2. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China