Shugabannin biyu sun cimma wannan matsaya ne a Talatar nan, yayin ganawarsu a babban dakin taruwar jama'a dake nan birnin Beijing.
Shugaba Mnangagwa dai na gudanar da ziyarar aiki ne a nan kasar Sin tsakanin ranekun 2 zuwa 6 ga watan nan na Afirilu bisa gayyatar shugaba Xi Jinping. (Saminu Hassan)