Shuagan kasar Namibia zai kawo ziyara Sin
A yau Juma'a ne kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang ya sanar da cewa, bisa gayyatar da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya yi masa, shugaban jamhuriyar kasar Namibia Hage Gottfried Geingob, zai gudanar da ziyarar aiki a nan kasar Sin, a tsakanin ranakun 28 ga watan Maris din nan zuwa 3 ga watan Afrilun dake tafe. (Bilkisu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku