in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An gudanar da zaman tawagar shugabannin taron majalisar NPC
2018-03-18 17:26:46 cri
Yau da safe ne aka gudanar da zama na tara na taron farko na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin(NPC) karo na 13 a nan birnin Beijing, inda bisa ga kundin tsarin mulkin kasar, firaministan kasar Li Keqiang ya gabatar da sunayen wadanda ake shirin nada su a matsayin mataimakin firaministan kasar da mamban majalisar gudanarwa ta kasar da ministocin kasar da darektocin hukumomi daban daban da shugaban babban banki da shugaban hukumar kula da aikin binciken kudi, don taron ya dudduba.

Tawagar shugabanni kuma sun yanke shawarar gabatar da nadin ga tawagogin wakilai mahalarta taron don su yi nazari a kai.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China