Kakakin ya bayyana haka ne a jiya Asabar a dandalin sada zumunci na yanar gizo, inda ya bayyana cewa, an yi haka ne domin kasar Rasha na tsayawa kan jefa kuri'un zaben a Crimea da birnin Sevastopol.
Kamfanin dillancin labarun Ukraine ya bayar da labari a wannan rana cewa, ofishin jakadancin kasar Rashar dake Ukraine ya la'anci wannan matakin na kasar Ukraine. (Bilkisu)