in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi ya jaddada bukatar cimma burin kasar na zurfafa alakar sojoji da fararen hula
2018-03-12 18:54:14 cri

Shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya jaddada bukatar kara zage damtse na ganin an zurfafa alaka tsakanin sojoji da fararen hula, a wani mataki na cimma nasarar burin kasar Sin da ma burinta na gina rundunar soja mai karfi.

Xi wanda har ila shi ne babban sakataren kwamitin koli na JKS kana shugaban kwamitin koli na askararar kasar, ya bayyana hakan ne Litinin din nan yayin da ya halarci taron tawagar sojojin 'yantar da al'umma da 'yan sandan kasar a ci gaba da taron majalisar wakilan jama'ar kasar karo na 13 dake gudana na a nan birnin Beijing. (Ibrahim Yaya)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China