in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi Jinping ya jajantawa shugaban kasar Iran sakamakon hadarin jirgin sama a kasar
2018-02-20 12:14:18 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya mika sakon jajantawa ga shugaban kasar Iran Hassan Rouhani sakamakon hadarin jirgin saman da ya faru a kasar.

A cikin sakon, Xi Jinping ya bayyana cewa, ya samu labarin wani jirgin saman kasar Iran ya fadi, dukkan fasinjoji da ma'aikatan jirgin saman sun mutu a sakamakon hadarin. A madadin gwamnatin kasar Sin da jama'arta, Xi Jinping ya nuna ta'aziyya ga mutanen da suka mutu, da nuna jajantawa ga iyalansu. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China