in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sudan ya bada umurni ga hukumomin kasar da su warware matsalar dangantakar dake tsakanin Sudan da Masar
2018-01-18 21:04:00 cri
Jiya Laraba, shugaban kasar Sudan Omar al-Bashir ya bada umurni ga ma'aikatar harkokin wajen kasar, da hukumomin kasar da abin ya shafa, da su warware matsalar dangantakar dake tsakanin Sudan da Masar, wadda har yanzu taki ci taki karewa. (Zainab)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China